
Cutar ta shafi nau’ukan tsuntsaye da su ka hada da kaji masu saka ƙwai, zabbi, talo-talo baya ga agwagi.
Kan ɓullar cuta ne kuma Karibullah Namadobi ya tuntuɓi kwamishinan lafiya na jihar Kano Dr. Kabiru Labaran Yusuf don jin halin da ake ciki.
Latsa alamar sauti don sauraron muryar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da muKu saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI