Wannan matakin dai ya raba ɗaruruwan mutane da muhallansu tare da jefa wasu da dama cikin fargabar faɗawa cikin waɗanda rushe-rushen zai kai shafa.
A makon jiya ne majalisar dattijan kasar ta umarci ministan da ya yi gaggawar dakatar da shirinsa na rushe-rushen gine-ginen da yake kokarin aiwatarwa.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Isma'il Karatu Abdullahi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da muKu saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI
News Source: RFI (rfi.fr)