
A lokacin ziyarar Najeriya da Birtaniya sun jaddada dangantakar da ke tsakanin ƙasashen biyu musamman na tabbatar da tsaro da samar da horo ga sojojin da ke yaƙi da ta’addanci a shiyyar Arewa maso gabashin Najeriya.
Ku latsa alamar sauti don sauraron rahoton Bilyaminu Yusuf daga Maiduguri........
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da muKu saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI