An ɓullo da sabon shirin tallafa wa marasa lafiya a Najeriya

An ɓullo da sabon shirin tallafa wa marasa lafiya a Najeriya

A yayin da yake ƙaddamar da shirin, Ministan Kiwon Lafiya Farfesa Ali Pate, ya ce majinyata na buƙatar kiran lambar wayar ofishin shirin, don kai musu ɗauki cikin gaggawa.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Ibrahim Malam Goje daga Bauchi

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Hulda da mu

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI


News Source:   RFI (rfi.fr)