Majalisar sojin Ɓurkina Faso ta ƙoma teɓurin tattaunawa ɗa ƙungiyoyin ƙwadago

Majalisar sojin Ɓurkina Faso ta ƙoma teɓurin tattaunawa ɗa ƙungiyoyin ƙwadago

Kamar yada shugaban majalisar sojin kasar Kyaftin Ibrahim Traore ya ɗau alkawari a baya na warware wasu ɗaga cikin tarin matsalolli ɗa suka hadabi mutan kasar,wandada suka hada da samarwa yan kasar da ababen more rayuwa.

Shugaban Burkina Faso, Ibrahim Traore kenan, lokacin da yake karbar fasfonsa na AES. Shugaban Burkina Faso, Ibrahim Traore kenan, lokacin da yake karbar fasfonsa na AES. © MSN

Sake komawa inuwa tsakanin Gwamnatin rikon kwariyar kasar Burkina Faso da kungiyoyin kwadago ,zai mayar da hankali ne kan matsalolin da ma’aikata ke fuskanta, musamman aiwatar da alkawurran da gwamnati ta dauka a tsakanin shekarar 2015 zuwa 2021, da kuma kokarin lallubo hanyoyin warware matsalloli da ma’aikata na kasar ke fuskanta kamar yada shugaban sashin ayyukan kungiyar kwadago, Inoussa Nana ya sanar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Hulda da mu

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI


News Source:   RFI (rfi.fr)