Faransa za ta miƙa wa Cote d’Ivoire sansanin sojinta na ƙarshe da ke ƙasar

Faransa za ta miƙa wa Cote d’Ivoire sansanin sojinta na ƙarshe da ke ƙasar

To sai dai ministan tsaron Cote d’Ivoire Téné Birahima Ouattara, ya shaida wa Radio France Internationale cewa, ko bayan rufe wannan sansani, za a ci gaba da alaƙar soji tsakanin ƙasashen biyu. 

Ku latsa alamar sauti don jin cikakken bayaninsa...............

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Hulda da mu

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI


News Source:   RFI (rfi.fr)